If you do not find what you're looking for, you can use more accurate words.
Wannan littafin yana ƙunshi da bayanin irin zaluncin da aka yiwa ƴar manzon Allah Muhammad wato Sayyada Faɗimatuz Zahra (as) tare da dogaro da littatafan musulunci na bangaren ƴan Ahlussunnah.