العربية  

Download Book Manzumatul Lamiyyah المنظومة اللامية Hausa Pdf

The publisher is the author

Previewing the book or downloading it for personal use only and any other powers should be obtained from the author of the book publisher

The publisher is the author
Manzumatul-Lamiyyah - المنظومة اللامية (Hausa)
Qr Code Manzumatul-Lamiyyah - المنظومة اللامية (Hausa)

Manzumatul-Lamiyyah - المنظومة اللامية (Hausa)

Author:
Category: Ebn Taimia [Edit]
Language: Hausa
Pages: 23
File Size: 7.37 MB
Extension: PDF
Creation Date: 10 Nov 2025
Rank: 653,422 No 1 most popular
Short link: Copy
More books like this book
Reviews ( 0 )
Quotes ( 0 )
Score ( )

The Publisher and the author Book Manzumatul-Lamiyyah - المنظومة اللامية (Hausa) .
Author — Hâfiz — Imām — Tutor — Student

Book Description

Wannan shine fassarar littâfin: التعليقات المرضية على المنظومة اللامية
Na Shehin Mâlami Dr. Khalid Ibn Mahmud Al-Juhani’ (حفظه الله) – zuwa hausa, dake daukar ma’anar “Yardajjen Tsokaci AKan Manzumatul-Lâmiyyah” wanda yake Manzuma ne da Shaykh Al-Islam Ibnu Taimiyyah (رحمه الله), ya nazzama ta a kan tushen akidar sa da kuma akidar Ahlus-Sunnah Wal-Jamâ’ah. Ya fâra daga tabbatar da kauna ga Sahabbai, dukkansu, ba tare da bambanci ba, kuma da nuna falalolinsu, sai dai, Abubakar yana gaba dasu. Sa’annan da yin addini bisa ga hasken Alkur’ani da Sunnah babu bidi’a, da imani da âyōyin da suka tabbatar da wasu siffofi ga Allah babu tâwili. Sannan da nuna kuskuren wadanda suka jefar da Alkur’ani da Sunnah a bayansu; wurin kafa hujjoji, sai su rike wâke-wâken mutane mâsu tâwili ga siffofin Allah. Sa’annan da tabbatar da ganin Allah a rânar tâshin kiyâma, da saukar Allah a
saman duniya a duk sulusin karshe na dare, da bâda gaskiya da ma’auni da tafki, da tabbatar da gadar Sirâdi, da kasantuwar Wuta da Aljannah duk a tafe, da ikrâri cewa wadannan kudiri sune akidar shuwâgabannin mazhabobi guda hudu; Malik, Shafi’i, Abu Hanifah, da Ahmad, târe da cikewa da gargadi ga mâsu kâgo abu acikin addini.

Na kâmu da kaunar tarjama Sharhin wannan Manzuma zuwa Hausa ne sabōda Ina ganin zai amfâni al’umma gurin fahimtar dasu Akîdar Ahlus-Sunnah – wacce ta ginu a kan hasken Alkur’ani da Sunnar Manzon Allah ﷺ, bisa fahimtar magabâta na kwarai.

Kuma Ina rōkon Allah Madaukakin Sarki ya karba min wannan hidima, ya amfânar da al’uma, kuma yasa ya zamo silar shiryuwar al’uma zuwa ga tauhîdi da shiga aljanna.

Book Review "Manzumatul-Lamiyyah - المنظومة اللامية (Hausa)"

Book Quotes "Manzumatul-Lamiyyah - المنظومة اللامية (Hausa)"

Other books like "Manzumatul-Lamiyyah - المنظومة اللامية (Hausa)"

Other books for "Imam Muhammad"

Hide Intellectual property is reserved to the author of the aforementioned book
If there is a problem with the book, please report through one of the following links:
Report the book or by Contact us

E-books are complementary and supportive of paper books and never cancel it. With the click of a button, the e-book reaches anyone, anywhere in the world.
E-books may weaken your eyesight due to the glare of the screen. Support the book publisher by purchasing his original paper book. If you can access it and get it, do not hesitate to buy it.
Publish your book now for free